Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

A shirye muke mu bude makarantu a Kano – Ganduje

Published

on

Gwamantin jihar Kano ta ce a shirye take wajen kare daliban makarantun jihar tare da malamansu daga kamuwa da cutar Corona musamman a yanzu da ake dab da bude makarantu a jihar.

Kwamishinan ilimi na jihar Kano Muhammad Sanusi Kiru ne ya bayyana hakan a yau lokacin da yake kaddamar da fara yi wa shugabannin makarantu horarwa a kan yadda za su rinka kare kansu daga annobar corona da dalibai.

Sanusi Kiru ya kara da cewa wannan horarwa hadin gwiwa ne da ma’aikatar ilimi da ma’aikatar lafiya da kungiyoyi dake taimaka musu, da aka shirya domin fadakar da shugabannin makarantu yadda za su kare kansu da dalibansu in an

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!