Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Abubuwan da ya kamata ku sani gami da lafiyar Idanu

Published

on

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware kowa ce ranar alhamis ta mako na biyu a watan Oktoba a matsayin ranar gani ta duniya da nufin wayar dakan al’umma kan matsalar gani da yadda ya kamata su kare kansu daga cutuka da ka iya jawo cutar makanta.

Kazalika ranar tana maida hankali ne kan yadda za a taimakawa masu lalurar gani acikin al’umma.

Wakilin mu Aminu Ibrahim Abdullahi ya gana da kwararran likitan lafiyar  Idanu na Asibitin Aminu Dr, Sadiq Hassan kan muhimmancin wannan ranar.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/10/LIKITAN-IDO.mp3?_=1

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!