Connect with us

Labarai

ADC ta soki Tinubu bisa yin afuwa ga masu safarar miyagun ƙwayoyi

Published

on

Jam’iyyar adawa ADC ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bisa yafe wa wasu masu safarar miyagun ƙwayoyi da sauran laifuka a cikin jerin mutane 175 da suka amfana da afuwar shugaban ƙasa a shekarar da muke ciki ta 2025.

 

A wata sanarwa da mai magana da yawun jam’iyyar, Mallam Bolaji Abdullahi, ya fitar, ADC ta ce wannan mataki yana lalata yaki da safarar miyagun ƙwayoyi, kuma yana bata suna da matsayin Najeriya a idon duniya.

 

Sai dai fadar shugaban kasa ta ce wannan afuwa ta bi matakan doka ne, kuma an yi la’akari da nadama da gyaran hali na wadanda abin ya shafa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!