Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

ilimi

Kano ta zama koma baya a fagen ilimin kimiyya da fasaha – ASUP

Published

on

Ƙungiyar malaman kwalejin kimiyya ta ASUP ta ce, jihar Kano ta zama koma baya a fagen ilimin kimiyya da fasaha.

Mai magana da yawun ƙungiyar Abdullahi Yalwa ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a Kano.

Ya ce, sun yi takaici matuƙa da yadda suka riski kwalejin kimiyya da fasaha ta Kano a cikin mawuyacin hali.

Abdullahi Yalwa ya ƙara da cewa, gazawar Gwamnati ce ya janyo harkar ilimi ke ƙara taɓarɓarewa.

A ƙarshe ya bayyana cewar, matuƙar Gwamnatin ba za ta riƙa mutunta bukatunsu ba, to ya zama dole su riƙa tsunduma yajin aiki kamar sauran ƙungiyoyi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!