Connect with us

Labarai

Amurka ya kamata ta riƙa karɓar ladan wucewa ta mashigar Hormuz- Shugaba Trump

Published

on

Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Amurka ce ya kamata ta rinƙa karɓar ladan wucewa ta mashigar Hormuz ba Iran ba.

 

Trump ya faɗi hakan ne yayin da aka tambaye shi ko zai iya kammala yaƙin sannan kuma ya bar Iran a kan bakanta na karɓar ladan shigewa ta mashigar?

 

Trump ya faɗi hakan ne domin cimma wa’adinsa na awa 48 da ya sanya na ko dai Iran ta buɗe mashigar Hormuz ko kuma ta gane kuranta wanda zai kawo ƙarshe a  yau Talata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!