Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An bankado sanatocin da ba su tabuka komai ba a majalisa

Published

on

Majalisar dattijai

Shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan da Sanata Adamu Bulkachuwa da tsohon Gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau na cikin Sanatoci goma da suka gaza kai ko da kuduri guda a cikin shekara daya.

Kundin tsarin mulkin kasar nan ya baiwa ‘yan majalisu da Sanatoci damar gudanar da dokoki da kudurori, da za su taimaki al’ummar da suke wakilta don ci gaban kasa.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito majalisa ta tara da ta fara aiki a 11 ga watan Yuni shekarar da ta gabata, an gabatar da kudurori fiye da 450.

Sai dai rahotanni na nuni da cewa, Sanatoci da dama ne basu shigar da wani kudurin doka ba, baya ga wadancen goma.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!