Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

‘Yan bindiga sun kashe shugaban makaranta a Taraba

Published

on

Rundunar ‘yan-sandan Jihar Taraba ta ce, ‘yan bindiga sun kashe shugaban wata makaranta mai zaman kanta Alhaji Danlami Shamaki.

Jami’in hulda da Jama’a na rundunar DSP David Misal ne ya bayyana hakan yayain zantawa da manema labarai.

A cewar sanarwar, an kashe Shamaki ne a yammacin jiya Lahadi akan hanyarsa ta dawowa daga birnin taryya Abuja zuwa jihar Taraba, a karamar hukumar Gassol.

DSP David ya kara da cewa, jim kadan bayan da ‘yan bindigan suka harbi marigayi Danlami Shamaki, suka dauke gawarsa zuwa wani kango inda suka ajiye shi.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!