Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An kama dan shekara 23 ya hadiye kullin tabar iblis guda 59

Published

on

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani mutum mai suna Okoguale Douglas a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja dauke da tabar iblis da nauyinsa ya kai gram 781.2.

 

A cewar NDLEA mutumin mai shekaru 23 ya hadiye tabar iblis din ne kulli 59 a cikinsa, a kokarinsa na safararta zuwa birnin Milan da ke kasar Italiya.

 

Hukumar ta NDLEA ta kuma ce da zaran ta kammala bincike za a gurfanar da shi gaban kotu.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!