Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An saki Kason farko na sunayen daliban da suka shiga makarantun hadaka na gwamnatin tarayya

Published

on

Gwamnatin tarayya ta saki kason farko na sunayen daliban da suka samu nasarar shiga makarantunta na hadaka.

Wannan na zuwa ne kwanaki uku bayan da ta karbi sakamakon jarabawar daliban da suka yi don neman shiga makarantun.

Ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labarai na ministan ilimi malam Adamu Adamu, Ben Bem Goong ya sanyawa hannu, na cewa a ranar larabar da ta gabata ne gwamnati ta mika da sakamakon jarabwar ga shugabannin makarantun da ke fadin kasar nan.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!