Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Arsenal: Aubameyang ya tsawaita kwantiragin sa da kungiyar

Published

on

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang, ya rattaba hannu a yarjejeniyar ci gaba da zama kungiyar har tsawon shekaru uku masu zuwa.

Kwantiragin dan wasan mai shekaru 31 da kungiyar zai kare a karshen wannan kakar wasannin da muke ciki.

Tun dai a lokacin da Aubameyang da dawo kungiyar ta Arsenal daga Borussia Dortmund a watan Janairun shekarar 2018, ya yi nasarar jefa kwallaye 55 a wasanni 86.

Aubameyang dai ya kawo karshen jita-jitar barin sa kungiyar, da ya amince da sabon kwantiragin na karin shekaru uku da kungiyar ta Arsenal.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!