Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Artabu: Ƴan Bijilante sun cafke masu garkuwa da mutane a Kano

Published

on

Jami’an tsaron suntirin Bijilante na jihar Kano, sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da yin garkuwa da mutane a karamar hukumar Sumaila.

Shugagaban ‘yan sintirin Bijilante na jihar Kano, Muhammad Kabir Alhaji ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai da yammacin jiya Litinin.

Ya ce mutanen biyu da suka kamo sun hadar da Ibrahim Gamji dan asalin kauyen Gomo da Tukur Ali dan asalin kauyen Kauyen Masu.

Muhammad Kabir ya ce, sun cafke wadanda ake zargin ne kwanaki kadan bayan da suka fafata da su, sannan suka kubutar da wasu da suka yi garkuwa da su, daga nan ne kuma jami’an suka ci gaba da bin sahun su ta hanyar bayanan sirri da suke samu har suka kame su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!