

Rundinar ‘yan sandan jihar Kano ta sha alwashin cafkewa tare da gurfanar da dukkan mutanen da suka fito domin gudanar da duk wani gangami da sunan...
Kungiyar kare hakkin Bil-adama ta Amnesty International, ta ce, talauci da halin matsin rayuwar da al’ummar Nijeriya ke ciki na da alaka da rashin adalci da...
Dan takarar gwamnan Kano a zaben bana na jam’iyyar APC Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna, da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje, sun magantu...
Wani mummun rikici da ya kaure tsakanin Fulani da Manoma a garin Mai Gamji da ke yankin karamar hukumar Dambatta a jihar Kano. Rahotonni sun tabbatar...
Danna adireshin da ke kasa domin kallon cikakken shirin. https://www.youtube.com/watch?v=wVKqoNgQc78
“Ban yi wani bidiyon Badala ba, mummunar fahimta aka yi mun, amma fadakarwa na yi”, cewar dakataccen jarumi Sahir Abdul. Danna adireshin kasa domin kallon...
Ƙungiyoyin ƙwadago na Nijeriya na NLC da TUC, sun janye yajin aikin gama gari da suka fara a jiya Talata. Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, ƙungiyoyin...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gargadi mahukuntan jami’o’in gwamnati da su guji kara kudin makaranta ba bisa ka’ida ba. Shugaban ya bayyana hakan ne yayin...
Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da nadin sabon shugaban hukumar yaki da rashawa da kuma shugaban hukumar kula da al’amurorin kananan hukumomin jihar. Ta...
Tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya CBN, Mista Godwin Emefiele, ya isa gidansa da ke birnin tarayya Abuja, bayan da wata babbar kotun Abuja ta bayar da...