

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya zaɓi Sanata Muhammad Hassan Nasiha a matsayin sabon mataimakinsa, tare da miƙa shi gaban majalisar dokoki. Hakan ya biyo bayan...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ya tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau. Gidan talabijin na channel rawaito cewa an tsige mataimakin gwamnan a zaman majalisar na...
Hukumar Fansho ta jihar Kano ta ce, tana sane da yadda ake zaftarewa kowanne dan fansho kudinsa a ƙarshen kowanne wata. Shugaban hukumar Alhaji Sani Dawaki...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars na rasa kusan Naira miliyan talatin da shida sakamakon rashin buga wasa a gida a kakar wasa ta shekarar 2020/2021....
Kotun majistire mai lamba 25 da fara sauraren wata shari’a da aka gurfanar da wasu matasa bisa zargin hada kai wajen satar dabbobi. Kotun ƙarƙashin mai...
Tsohon Sanatan Kano ta tsakiya Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ƙaddamar da wata sabuwar ƙungiyar siyasa gabanin zaɓen 2023. Kwankwaso wanda yanzu haka yeke jagorantar wani...