Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Bayan tsige Mahdi: Matawalle ya miƙa sunan sabon mataimakinsa ga majalisa

Published

on

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya zaɓi Sanata Muhammad Hassan Nasiha a matsayin sabon mataimakinsa, tare da miƙa shi gaban majalisar dokoki.

Hakan ya biyo bayan dawowa daga hutun rabin lokaci da majalisar ta yi, jim kaɗan bayan tsige tsohon mataimakin gwamnan Mahdi Aliyu Gusau.

Sai dai a zaman shugaban majalisar, Nasiru Mua’zu ya karanta wasikar da gwamnan jihar Bello Matawalle wadda ya aike da sunan Sanata Muhammad a matsayin mataimakin gwamnan jihar Zamfara.

Jaridar Solacebase ta ruwaito cewa sabon mataimakin gwamnan Sanata Hassan yana wakiltar mazaɓar Zamfara ta tsakiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!