

Hukumar NYSC ta ƙasa ta ja kunnan masu yiwa ƙasa hidima da su guji saka kayan gida a sansanonin yiwa kasa hidima. Shugaban hukumar a jihar...
Babban kwamandan hukumar Hisba a Kano Shurkh Muhammada Harun Ibn Sina ya ce sun yi nasarar cafke matashin nan da yake ikirarin sayar da kan sa....
Hukumar bada agajin gaggawa ta ƙasa NEMA, ta ce za ta fara rabon kayan abinci ga sansanoni yan gudun hijara a jihar barno da addadinsu ya...
An harbe ƙasurgumin ɗan fashin nan da ke satar mutane har ma da shanu mai suna Damuna a jihar Zamfara. Kungiyar da Dogo Gide ke jagoranta...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022. Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022. Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare...