

Hukumomin Saudi Arabia sun saki wasu ƴan Najeriya uku da aka tsare a Jidda, bayan an zarge su da safarar miyagun ƙwayoyi Mutanen da aka saka...
Hukumar da ke yaƙi da safarar mutane a Najeriya, NAPTIP, ta ce ta ceto wasu yara takwas da ake zargin an sace su ne daga wasu...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe akalla mayakan ISWAP goma sha daya a farmakin da ta kai jihohin Borno da Adamawa. Cikin wata sanarwa...
Hukumar ba da agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) reshen Yola da ke jihar Adamawa ta jagoranci aikin ceto bayan ambaliyar ruwa data afkawa ƙauyuka 13, da...
Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta amince da sabbin jam’iyyun siyasa 14 a ƙasar, da za su shiga harkokin zaɓukan ƙasar. Cikin wata sanarwa da hukumar...
Ghana ta tabbatar da isowar kashin farko na ‘yan Yammacin Afirka da aka kora daga Amurka a ƙarƙashin yarjejeniyar da ke tsakanin ƙasashen biyu. Shugaba John...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta amince da jagorancin jam’iyyar ƴan haɗaka ta ADC, ƙarƙashin shugabancin tsohon shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, David Mark...
Hukumar da ke kula da hanyoyin ruwa ta ƙasa a Nijeriya (NIWA) ta sanya dokar hana zirga-zirgar kwale-kwale waɗanda ba su da lasisi da kuma lodi...
Ƙasashen Afirka da Ƙungiyar Tarayyar Afrika sun yi Allah wadai da hare-haren da Isra’ila ta kai ranar Talata kan shugabannin Hamas a Qatar, suna masu gargaɗin...
Ƙungiyar ƙwadago ta ma’aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya, NUPENG ta dakatar da yajin aikin da ta shirya bayan cimma matsaya da kamfanin...