Connect with us

Labarai

Ba za mu bari Najeriya ta rushe a hannun mu ba – Shattima

Published

on

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta taba bari Najeriya ta rushe a hannunta ba, duk tsananin kalubalen da ake fuskanta.

Shettima ya bayyana haka ne yayin bikin yaye daliban Cibiyar Nazarin Manufofi da Muhimman bukatu ta kasa NIPSS da ke Kuru. 

Ya ce gazawar Najeriya ba wai matsala ce ga kasar kadai ba, har da al’ummar duniya baki daya.

Shettima ya kara da cewa ya sha fada wa wasu jami’an diflomasiyya cewa duniya za ta fi samun kwanciyar hankali idan Najeriya ta dore. 

A cewarsa, tarwatsewar kasar zai iya haifar da kaurar ‘yan Najeriya masu kwazo sama da miliyan 50 zuwa kasashen Turai, lamarin da zai shafi kowa a duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!