Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Babu abin da ‘yan Najeriya suka mora a gwamnatin Buhari – Gambo Danpass

Published

on

Dattijo Alhaji Gambo Abdullahi Danpass ya kalubalanci gwamnatin shugaban kasa Buhari bisa yadda ya ce gwamnatin ta gaza shawo kan matsalolin da al’ummar Najeriya ke ciki a yanzu.

Alhaji Gambo Danpass ya bayyana haka ne ta cikin shirin kowane Gauta na Freedom Radio Kano, yana mai cewa akwai ayyukan da aka faro a nan Arewacin Najeriya wadanda an kasa kammala su amma na kudancin kasar nan tuni an kammala nasu.

Alhaji Gambo Danpass ya kara da cewa dole gwamnatin shugaban kasa Buhari da sauran mukarraban gwamnatin su sake nazari akan wannan matsalar kasancewar al’amura a Arewacin kasar nan na sake tabarbarewa amma Buhari ya cigaba da zubawa matsalolin idanu.

Yace duk abubuwan more rayuwa sun gagara samu a wannan gwamnatin ta Buhari, dadin da dawa kuma al’amuran cin hanci da rashawa sun dabai baye kowane bangare a gwamnatin.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!