Connect with us

Barka Da Hantsi

Tattaunawa kan gyare-gyare da sababbin dokokin da majalisar dokokin jihar Kano ta yi

Published

on

Barka da Hantsi 24-10-2022: Gyare-gyare da sababbin dokokin da majalisar dokokin jihar Kano ta yi

Shirin na wannan ranar ya yi duba ne kan gyare-gyare da kuma sababbin dokokin da majalisar dokokin jihar Kano ta yi, waɗanda suka shafi al’umma ta fuskar mulki da zamantakewa.

Tare da kuma sauran batutuwa da suka shafi aikin majalisar.

Baƙonmu shi ne Hon. Labaran Abdallah Madari shugaban masu rinjaye, wato majority Leader kuma wakilin Warawa a zauren majalisar dokokin jihar Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!