Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya aike da bukatar majalisar dattijai ta sahale da karin kwarya kwaryar kasafin kudin bana

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nemi majalisar dattijai da ta sahalewa da kudirin da ya aike mata na karin kwarya-kwaryar kasafin kudin bana.

Shugaban majalisar dattaijai sanata Ahmad Lawan ne ya karanta wasikar a zaman majalisar na yau.

Kudirin ya nuna cewa za’a ware wani kason kudin domin sayo makamai a wani bangare na yaki da ta’addanci da kuma tashe-tashen hankula a kasar nan.

Haka kuma gwamnatin tarayya ta ce tana bukatar karin kason kudin ne domin sayen alluarar rigakafin cutar Covid-19 da kuma wasu kayayyaki a bangaren kiwon lafiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!