Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya nemi gwamnoni su tilastawa al’umma amfani da face marsk

Published

on

Shugaban kasa muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin kasar nan dasu tilastawa al’umominsu yin amfani da takunkumin rufe hanci da baki, a wani mataki na cigaba da yaki da cutar corona a fadin kasar nan.

Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne lokacin da yake karbar rahotan kwamitin kar ta kwana dake yaki da cutar Covid 19 karkashin jagorancin sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha jiya a Abuja..

Sai dai Shugaban kwamitin Boss Mustapha yayin mika rahotan kwamitin ga shugaban kasa yace ana samun cigaba a fadin kasar nan wajen yaki da cutar ta Covid 19.

Boss Mustapha ta cikin rahotan na kwamitin ya bayyana cewa  zasu bayyana mataki na gaba da cutar take a fadin kasar nan domin daukar mataki na gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!