Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya gana da shugaba Bazoum Muhammed na Jamhuriyar Nijar a fadar Asorok

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sabon shugaban kasar Jamhuriyar Nijar Bazoum Muhammed, a fadar Asorok, a yau litinin.

 

Hakan na cikin wani faifan bidiyo ne da fadar shugaban kasa ta yada ta shafin internet.

 

A cikin sakon bidiyon wanda mai taimakawa shugaban kasa kan kafafen sada zumunta na zamani, Tolu Ogunlesi ya fitar, ta nuno gwamnonin jihohin Kebbi, Borno, Sokoto, Yobe, da kuma Zamfara cikin wadanda su ka yi maraba ga shugaban na Jamhuriyar Nijar a Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!