

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana’izar fitaccen ɗan kasuwar Alhaji Aminu Dantata daga yau Litinin zuwa gobe Talata. Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris...
Rahotanni sun bayyana cewa mutane 16 sun mutu, yayin da 400 kuma suka jikkata, inda jami’an tsaro suka kama karin matasa 61 a zanga-zangar da aka...
Majalisar tsaron kasar Iran, ta ce, harin da ta kai sansanonin sojin Amurka da ke cikin Qatar ba shi da niyyar cutar da ƙasar. Ta...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya mika ragamar shugabancin ƙungiyar ECOWAS ga Shugaban kasar Saliyo, Julius Maada Bio. Tinubu ya mika ragamar shugabancin ne yayin...
Malaman makaranta a Jamhuriyar Nijar, sun sanar da janye yajin aikin da suka tsunduma a farkon makon nan da muke ciki. Janye yajin aikin dai...
Wani maniyyacin daga cikin alhazan jihar Abiya ya rasu a birnin Makka. Marigayin mai suna Alhaji Sale, wanda shi ne shugaban kasuwar shanu ta Lokpanta da...
Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da taron gaggawa a yau Litinn domin tattauna batun faduwar gwamnatin shugaba Bashar al Assad na Syria, sakamakon...
Dakarun sojin Jamhuriyar dimokraɗiyyar Kongo, sun bayyana cewa, sun daƙile juyin mulkin da wasu ‘yan ƙasar da na ƙetare suka kitsa wa shugaban ƙasar Felix Tshikedi...
Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma ECOWAS ta ware kimanin Dalar Amurka miliyan 25 domin yaƙi da ta’addanci a ƙasashen Nijeriya da Nijar da...
Shugaban kasar Amurka Joe Biden, yace Shugaban Masar Abdel Fattah Al-Sisi ya amince da bude mashigar Rafah ga wasu manyan motoci dake dauke da kayan agaji...