

Jami’ai a Rasha sun ce hare-haren da Ukraine ta kai kan cibiyoyin makamashi da jirage marasa matuƙa sun jefa mazauna...
Shugaban Kamaru Paul Biya ya yi alƙawarin dawo da doka a ƙasar bayan tashin hankalin da aka samu bayan zabe. Bayyana Mista Biya a matsayin wanda...
Bankin raya Ƙasashen Afirka AFDB, ya sanar da shirinsa na tallafa wa manoma sama da miliyan biyu a Jamhuriyar Nijar, don bunƙasa harkar noma a ƙasar....
Hukumar Kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya IOM ta sanar cewa mutane 1,205 ne suka rasa matsugunansu daga biranen Bara da Umm Ruwaba a jihar Kordofan...
Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa, ya bai wa ma’aikatar Tsaron kasarsa (Pentagon) umarni kan ta fara shirin ɗaukar matakin soji kan Najeriya, bisa...
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump, ta sake sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu matsala ta musamman saboda zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Wannan zargi...
Rundunar yan sanda a ƙasar Tanzania sun saka dokar hana fita a fadin ƙasar baki daya biyo bayan zanga-zangar da ta ɓarke yayin zaɓen shugaban ƙasa...
Shugaba Trump na Amurka ya sauka a birnin Tokyo na ƙasar Japan a wata ziyara da ya ke yi a yankin Asia. Mista Trump zai gana...
Majalisar dokokin Isra’ila ta kaɗa ƙuri’a kan samar da ƙudirin mallake Gaɓar Yamma da Kogin Jordan a matsayin yankin Isra’ila. Ƙudirin wanda wani ɗan majalisar mai...
Shugaban mulkin sojin Madagascar, Kanal Michaël Randrianirina, ya kai ziyarar gani da ido a karon farko a babbar tashar samar da wutar lantarki a kasar. Shugaban...