

Kotun International Crimes Tribunal, wadda ke gudanar da shari’un laifukan yaƙi a Bangladesh, ta yanke wa tsohuwar Firayim Minista, Sheikh Hasina, hukuncin kisa bisa zargin bada...
Jami’ai a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun ce aƙalla masu hakar ma’adinai 32 ne suka mutu bayan da wata gada ta ruguje a wata mahaƙar ma’adinan cobalt...
Gwamnatin mulkin sojin Mali ta dakatar da wasu gidajen talbijin biyu na Faransa a ƙasar daga bayar da rahotonnin ayyukan masu iƙirarin jihadi. Hukumar da...
Mutane shida sun mutu yayin da wasu 22 suka samu raunika sakamakon hargitsin da aka samu a wajen ɗaukar aikin soji a Ghana. Rundunar sojin kasar...
Jami’ai a Rasha sun ce hare-haren da Ukraine ta kai kan cibiyoyin makamashi da jirage marasa matuƙa sun jefa mazauna yankunan da ke kan iyakar ƙasashen...
Shugaban Kamaru Paul Biya ya yi alƙawarin dawo da doka a ƙasar bayan tashin hankalin da aka samu bayan zabe. Bayyana Mista Biya a matsayin wanda...
Bankin raya Ƙasashen Afirka AFDB, ya sanar da shirinsa na tallafa wa manoma sama da miliyan biyu a Jamhuriyar Nijar, don bunƙasa harkar noma a ƙasar....
Hukumar Kula da ‘yan gudun hijira ta Duniya IOM ta sanar cewa mutane 1,205 ne suka rasa matsugunansu daga biranen Bara da Umm Ruwaba a jihar Kordofan...
Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa, ya bai wa ma’aikatar Tsaron kasarsa (Pentagon) umarni kan ta fara shirin ɗaukar matakin soji kan Najeriya, bisa...
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump, ta sake sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu matsala ta musamman saboda zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi. Wannan zargi...