

Wani jagoran farar hula a wani yanki na Darfur na kasar Sudan da ke ƙarƙashin ikon ‘yan tawaye ya ce an gano gawarwaki 270, bayan zaftarewar...
Wani farmaki da Dakarun sa kai na RSF suka kai a yankin El-Fasher na kasar Sudan ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 7 tare da raunata wasu...
Hukumomi a kasar Nijar sun ce ambaliyar Ruwa ta hallaka mutame 47 tare da raba fiye da mutum 56,000 da gidajensu a Jamhuriyar Nijar. Ambaliyar...
Babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci da a gaggauta tsagaita wuta a Gaza, bayan da Isra’aila ta ce ta fara kai farmaki domin...
Shugaban gwamnatin Sojin Sudan Janar Abdel Fattah al-Burhan ya sanar da sanya ilahirin ƙungiyoyin sa-kai da ke tallafawa yaƙin ƙasar cikin rundunar Soji a wani yunƙuri...
Rahotonni na nuni da cewar mamakon ruwan sama mai dauke da ƙanƙara da wasu yankunan jihar Damagaram na Jamhuriyyar Nijar ya fuskanta ya lalata tarin gonaki...
Rikici ya sake ɓarkewa a gabashin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo tsakanin ƴan tawayen AFC da na M23 da kuma dakarun sojin Congo masu samun goyon bayan ƙungiyar...
Rahotonni daga gwamnatin mulkin soji a kasar Mali sun ce, an kama sojoji kusan talatin bisa zargin su da hannu a shirin kifar da gwamnatin kasar....
Jami’ai a Ghana su na gudanar da bincike domin gano musababbin hatsarin wani jirgin soji mai saukar ungulu da ya yi sanadiyar mutuwar ministan tsaro da...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce, ya zama wajibi a samar da yarjejeniyar da za ta kawo ƙarshen yaƙin Ukraine a ƙarshen wa’adin da ya bayar...