

Shugaban mulkin sojin Madagascar, Kanal Michaël Randrianirina, ya kai ziyarar gani da ido a karon farko a babbar tashar samar da wutar lantarki a kasar. Shugaban...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce tattaunawar da ya yi da shugaban Rasha Vladimir Putin ta waya ta yi amfani sosai, a ci gaba da ƙokarin...
Shugabannin ƙasashen duniya na ci gaba da miƙa saƙon ta’aziyyar mutuwar tsohon Firaministan Kenya Raila Odinga wanda ya rasu a ranar Laraba, suna mai bayyana shi...
Tarayyar Afirka AU, ta dakatar da ƙasar Madagascar daga ƙungiyar bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a ranar Talata. Hakan na zuwa ne bayan majalisar...
Ƴan sanda a birnin London sun ce, sun tarwatsa wata ƙungiyar barayi ta ƙasa da ƙasa da ta kware wajen safarar wayoyin salular jama’a da suka...
Gwamnatin Sudan, ta fitar da gargaɗin gaggawar samun ambaliyar ruwa a jihohi biyar bayan matakin ruwa a Kogin Nilu ya ƙaru kamar yadda rahoton gidan jaridar...
Shugaban Amurka Donald Trump, ya ce, ya na da yaƙinin samar da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza. Shugaba Donald Trump, ya bayyana hakan ne a...
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima, ya sake mika bukatar a bai wa Najeriya kujera ta dindindin a gaban Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, a wani...
Shugaban Falasɗinawa Mahmoud Abbas ya yi jawabi ta bidiyo ga Majalisar Dinkin Duniya daga Ramallah bayan Amurka ta hana shi biza. Mahmoud Abbas ya bayyana...
Rahotanni daga kaar Sudan, sun bayyana cewa mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani harin jirgin yaki maras matuki da ya auku a wata kasuwa da...