Gwamnatin Kano ta ce ta kashe fiye da Naira Miliyan dari hudu da tamanin da hudu wajen gyara makarantu fiye...
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ƙara kuɗin tallafin karatu da ake bai wa ɗaliban jihar daga Naira dubu bakwai. ...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB, ta ce ta saki sakamakon jarrabawar dalibai 11,161 daga cikin dalibai 96,838 da suka...
Kwalejin shari’ar Musulunci ta Aminu Kano, watau Legal ta rantsar da dalibai 848 wadanda ke yin karatun Digiri na farko wanda makarantar ke gudanarwa a karkashin...
Gwamnatin Tarayya, ta buɗe cibiyar bunƙasa fasahar zamani da ta gina a nan Kano domin ƙara buƙasa harkokin fasahar sadarwa a faɗin Najeriya. Da ya...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da kaddamar da wani sabon shirin tallafin karatu ga ɗalibai daga ƙasashen da suka kasance mambobi a kungiyar Kasashen...
Gwamnatin jihar Sokoto ta gargaɗi Shugabannin Makarantun Sakandire kan su guji karɓar ƙudi a hannun ɗalibai da sunan kuɗin jarrabawa. Wanann na cikin sanarwar da...
Kwamitin amintattu na ƙungiyar tsofaffin ɗalibai da kuma na al’umma gatan makaranta SBMC na Sakandaren Maza da ta mata na Mai Kwatashi da ke unguwar Sabon...
Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta za bi Farfesa Chris Piwuna babban likita a Asibitin koyarwa na Jami’ar Jos da ke jihar Filato a matsayin...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu biyar wajen ginawa tare da sanya kayan aiki a Sabuwar makarantar Sakandire ta musamman...