Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta za bi Farfesa Chris Piwuna babban likita a Asibitin koyarwa na Jami’ar Jos...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu biyar wajen ginawa tare da sanya kayan aiki a Sabuwar makarantar Sakandire ta musamman...
Kungiyar daliban Kwalejojin kimiyya da fasaha watau Polytechnic na Najeriya sun bai wa hukumar da ke lura da bayar da lamunin Ilimi wa’adin kwanaki biyar kan...
Jami’ar Bayero dake nan Kano ta ya ye likitocin da suka karanci fannin kiwon Lafiya wato MBBS guda 118. Haka zalika Jami’ar ta ya ye wadan...
Gwamnatin tarayya, ta amince da sauya sunan jami’ar birnin tarayya Abuja watau UniAbuja zuwa jami’ar Yakubu Gowon. Ministan yada labarai Mohammed Idris, ne ya bayyna hakan...
Ƙungiyar manyan ma’aikatan Jami’oi SSANU da takwararata ta ma’aikatan jami’a da waɗanda ba malamai ba watau NASU, sun bayyana cewa sun shirya tsunduma yajin aiki a...
Kwalejin fasaha ta Kano, ta sha alwashin tallafa wa harkar yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi, da ayyukan daba a fadin jihar. Shugaban kwalejin Dakta Abubakar Umar...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gargadi mahukuntan jami’o’in gwamnati da su guji kara kudin makaranta ba bisa ka’ida ba. Shugaban ya bayyana hakan ne yayin...
Hukumar tace fina-finan ta jihar Kano ta ce ta gano yadda ake shigar da wani littafi da hukumar tace akwai tarin kalaman batsa da kalmomin da...
Yayin da ake bikin ranar malaman makaranta a yau Alhamis a fadin duniya baki daya, Wanda Majalisar dinki duniya ta ware, don Nuna irin gudunmawar...