Kungiyar malaman Jami’oi na Najeriya ASUU, ta ce, da gangan gwamnatin tarayya ta ki biyan bukatun da ta gabatar mata da kuma alkawarin da suka kulla,...
Kungiyar manyan ma’aikatan kwalejin kimiyya da fasaha ta SSANIP ta yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa irin kokarin da ta ke yi wajen ciyar da ilimi...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara. Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da hakan a jiya Laraba,...
Asusun tallafa wa manyan makarantun gaba da sakandare na Najeriya Tetfund, ya ce, ya fitar da sama da naira biliyan 100 domin kara inganta fannin koyar...
Gwamnatin Kano ta ce ta kashe fiye da Naira Miliyan dari hudu da tamanin da hudu wajen gyara makarantu fiye da guda dubu daya da dari...
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ƙara kuɗin tallafin karatu da ake bai wa ɗaliban jihar daga Naira dubu bakwai. ...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB, ta ce ta saki sakamakon jarrabawar dalibai 11,161 daga cikin dalibai 96,838 da suka...
Kwalejin shari’ar Musulunci ta Aminu Kano, watau Legal ta rantsar da dalibai 848 wadanda ke yin karatun Digiri na farko wanda makarantar ke gudanarwa a karkashin...
Gwamnatin Tarayya, ta buɗe cibiyar bunƙasa fasahar zamani da ta gina a nan Kano domin ƙara buƙasa harkokin fasahar sadarwa a faɗin Najeriya. Da ya...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da kaddamar da wani sabon shirin tallafin karatu ga ɗalibai daga ƙasashen da suka kasance mambobi a kungiyar Kasashen...