Hukumar Jami’ar Yusif Maitama Sule ta jihar Kano bayyana cewa ‘Mata ne sukafi yawa cikin Dalibai dubu biyar da dari shida da suka zauna Jarrabawar tan-tance...
Jami’ar Bayero ta ƙara tsawaita wa’adin yin rijistar dalibai. Jami’ar ta sanar da hakan cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai Lamara Garba Azare ya fitar...
Gwamnatin jihar kano ta ce zata biyawa ɗaliban da suke karatu a jami’ar Bayero adadin su Dubu Bakwai kuɗin makaranta sakamakon matsi da wahala da ɗaliban...
Shugaban Kungiyar iyayen yara reshen Makarantar Khadija Memorial college dake Kan titin Ahmad Musa a unguwar Hotoro yayi Kira ga matasa da su Kula da kafafen...
Hukumar shirya jarrabawar Afrika ta yamma WAEC, ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantun sakandare ta yammacin Afrika ta 2023 (WASSCE). Shugaban hukumar Patrick Areghan,...
Ɗaliban jami’ar tarayya da ke Gusau babban birnin jihar Zamfara, sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna damuwa kan garkuwar da ƴan ta’adda suka yi da...
Dubban daliban Nijeriya ne da su ka dawo daga kasar Sudan bayan barkewar yaki a Sudan din ke cigaba da fargabar halin da karatun su zai...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu JAMB, ta ce, za ta samar da guraben karatu ga daliban da rikicin kasar Sudan ya rabo da karatunsu. Shugaba...
Ƙwararru a fannin ilimi da ci gaban ƙasa sun bayyana cewa kashi 60 cikin 100 na waɗanda basa zuwa makaranta a yankunan da ake fama da...
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da mayar da malaman makarantar firamare 1244 da ta sallama bakin aiki. Mai magana da yawun ma’aikatar ilimi ta jihar Kaduna...