

Gwamnatin jihar Jigawa, ta ce, ta shirya kashe sama da Naira miliyan dubu 67 wajen inganta harkokin ilimi matakin farko. Kwamishinan ma’aiktar ilimi a matakin...
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da wasu shugabannin makarantu shida bisa zargin rashin bin doka da kuma karbar kudade ba tare da izini ba dangane da...
Makarantar Prime College Kano, ta bayyana ƙin amincewarta da umarnin Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa-kai ta jihar Kano PVIB na rufe...
Hakimin Gwarzo Kano Sarkin Dawakin Mai Tuta, Alhaji Muhammad Bello Abubakar, ya ce, samar da makarantun Islamiyya da kuma ingantattun malamai zai taimaka wajen tarbiyya da...
A yau Asabar ne aka kammala gasar Karatun Alkur’ani mai girma ta kafar sadarwar zamani ta Tiktok, wadda fitacciyar ‘yar Siyasa Dakta Maryam Shetty, ta shirya...
Majalisar Karamar hukumar Dawakin Kudu, ta ce za ta ci gaba da shiga lungu da Sako na yankunan da ke karkashinta domin magance duk wasu matsaloli...
Gwamnatin tarayya ta ce tana gab da kammala Sauya tsarin Manhajar Karatun Makarantun Sakandare. Ministan Ilimi, Dokta Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan a taron...
Kungiyar malaman Jami’oi na Najeriya ASUU, ta ce, da gangan gwamnatin tarayya ta ki biyan bukatun da ta gabatar mata da kuma alkawarin da suka kulla,...
Kungiyar manyan ma’aikatan kwalejin kimiyya da fasaha ta SSANIP ta yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa irin kokarin da ta ke yi wajen ciyar da ilimi...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara. Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da hakan a jiya Laraba,...