Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sha alwashin ganin an inganta fannin kiwon lafiyar al’umma a fadin jihar. Sarkin ya bayyana haka ne...
Likitoci a kasar Kenya, sun tsunduma yajin aiki na tsawon mako guda sakamakon jinkirin da gwamnatin kasar ta yi na tura likitoci masu neman sanin makamar...
Ma’aikatar Lafiya ta jihar Kano ta ce, za ta yiwa mutane miliyan ɗaya da dubu ɗari Biyar allurar rigakafin cutar Mashako da aka fi sani da...
Shugaban mafarauta ta zaman lafiya a Kano Sani Muhammad Gwangwazo ya ce wayarwa da mutane kai dangane da cizon mahaukacin kare a cikin al’umna’ abune Mai...
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi hukumomin asibitin Sir Sunusi sakamakon halin rashin tsafta da suka nuna a wasu sassan asibitin. Kwamishinan muhalli Nasiru Sule Garo ne...
Kungiyar likitocin masu neman kwarewa a Najeriya NARD sun dakatar da yajin aikin sai baba-ta-gani da suka fara a ranar 26 ga watan Yulin data gabata....
Ƙungiyar likitoci masu neman kwarewa ta ƙasa shiyyar Aminu Kano dake a Kano ta musanta cewar gwamnatin tarayya ta zauna da ƙungiyar likitocin. Shugaban ƙungiyar Dakta...
Ranar 28 ga watan Yulin ko Wacce shekara aka ware domin tunawa da masu fama da larurar ciwon hanta ta duniya da aka fi sani da...
Gwamnatin jihar Kano ta samar da isassun kayan aiki domin dakile yaduwar cutar mashako ta Diphtheria a fadin jihar. Kwamishinan lafiya na jiha Dr Abubakar Labaran...
Gwamnatin jihar Kano tace ta fara gudanar da wani bincike akan zargin bullar wata cuta da take sawa wadanda suka kamu da ita Ciwon Kafa a...