Biyo bayan hukuncin da kotun kolin Nijeriya ta yi na kara wa’adin amfani da tsohon kudin kasar zuwa watan Disambar shekarar da muke ciki, wasu bankunan...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta fitar da jerin sunayen wadanda suka lashe zaben yan majalisun tarayya. Sai dai a Jihar kano hukumar...
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya sanar da ɗage haramcin amfani da babura a ƙananan hukumomin jihar guda bakwai. gwamnan ya bayyana hakan ne ta...
Hukumar INEC ta bukaci kotun da ke sauraren korafin zaben shugaban kasa da ta sauya izinin da aka bai wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...
Wasu ma’aikatan wucin-gadi na Hukumar zabe Mai zaman kanta ta Nijeriya INEC a Jihar Neja, sun yi barazanar kaurace wa yin aikin hukumar a zaben gwamna...
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Gyadi-gyadi ta bada belin Alhassan Ado Doguwa. Kotun ta bada belin Doguwa ne karkashin jagorancin mai shari’a Muhammad Yunusa...
Gobarar da ba a gano musabbabinta ba, ta tashi da misalin ƙarfe 11 na safiyar Lahadi. An rasa dukiya mai yawa tare da jikkatar mutane, da...
Shugaban hukumar zaɓe ta Nijeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya tabbatar da cewa za a yi amfani da na’urar BVAS a zaɓen gwamnoni da na ‘yan...
Hukumar kashe gobar ta jihar Kano, ta ce ta samu nasarar tseratar da rayuka 46 tare da dukiya ta fiye da Naira miliyan 95, bayan da...
Kotun ƙolin ƙasar nan ta yanke hukuncin cewa za a ci gaba da amfani da tsofaffin kuɗin har zuwa 31 ga watan Disamban 2023. Yayin yanke...