Shugaban kotun kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS, mai sharia Edward Amoako Asante ya nuna takaicin sa kan yadda kasasshen dake cikin kungiyar ba...
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa ‘yan ta’addar ISWAP sun raba wa jama’a makudan kudade a kan hanyar Maiduguri zuwa Monguno na jihar dake...
Shekarar da muka yi ban kwana da ita ta 2022, mata da kananan yara sun fuskanci kalubale iri-iri na rayuwa a fadin duniya na cin zarafi...
Hukumar yaki da cutar tarin fuka da kuturta da kuma gymbon ciki ta kasa a Nijeriya ta ce kuturta cuta ce da za a iya magance...
Al’umma na ci gaba da nuna fargaba tare da kokawa kan yadda suke fuskantar karancin kayan amfanin yau da kullum a cikin unguwanni, sakamakon matsalar sauyin...
Ma’aikatar lafiya a jihar Kano ta ce zuwa yanzu ta samu nasarar dakile bazuwar cutar nan mai saurin halaka mutane ta Mashako wato Diphtheria a jihar,...
Wani kwarraren likita a bangaren kula da lafiyar iyali dake asibitin kashi na Dala dake a Jihar Kano, ya bayyana cewar ‘cutar fargaba na daya daga...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyarar aiki a Kano yau Litinin, domin kaddamar da bude wasu ayyuka da gwamnatin Kano da ta tarayya suka aiwatar....
Babban bankin ƙasa CBN ya tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi. Gwamnan CBN Godwin Emiefele ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai...
Gwamnatin jihar Kano ta janye goron gayyatar da ta aike wa shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman ya kaddamar da wasu ayyuka a jiha Janyewar da...