A gobe asabar ne yan Najeriya za su kada kuri’a a babban zaben kasar domin zabar sabon shugaban kasa da mataimakinsa da kuma sanatoci. Sai dai...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci al’umma da su fita su kada kuri’a ranar zaben bana kamar yadda doka ta tanada. Sarkin...
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe kan iyakokin Najeriya na sa’o’i 24 gabanin babban zaɓen da ke tafe a ranar Asabar. Hakan na cikin wata...
Gwamnatin jihar Kano, za ta kaddamar da gidajen da aka gina domin ma’aikatan gwamnati su mallaka cikin sauki musamman malaman makaranta da za a rika cirar...
Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano ta ce, ta kama matasa su fiye da 70 da tarin makamai da ake zargin su da tayar da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Limamain Masallatan Juma’a a fadin jihar da su gudanar da hudubarsu a kan muhimmancin zaman lafiya kafin,...
Rahoton: Shamsu Da’u Abdullahi Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya buƙaci ‘yan siyasa da su rika tausasa kalamansu yayin yakin neman zaben da...
Kotun Kolin a Najeriya ta dage ci gaba da sauraron karar da wasu gwamnonin jihohin kasar nan suka shigar kan kalubalantar babban bankin kasa CBN na...
Hukumar kidaya ta kasa ta ce, har yanzu ba a kai ga fitar da ranar da za a fara kidayar jama’a a shekarar 2023 da muke...
Rashin samun sabbin takardun Naira ka iya shafar gudanar da babban zaben kasa da ya rage kwanaki 10 kacal. Hukumar zabe na bukatar kudi domin ta...