Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi watsi da rahoton jaridar Sahara Reporters da ya ce, yana cikin Gwamnonin da EFCC ke bincika a yanzu...
A makon da ya gabata ne aka sauya Kwamishinan ƴan sandan Kano Abubakar Lawan, biyo bayan zarginsa da rashawa. Bayanan da Freedom Radio ta samu sun...
Ɗan Takarar Shugaban ƙasa a jam’iyyar NNPP Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya karɓi shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado...
Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa ya sanya sharuɗa ga tsohon Gwamnan Kano Kwankwaso. Sharuɗan da ya sanya sune, ko dai Kwankwaso ya...
Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa ya ce, ba zai bar Ganduje ba saboda wasiyyar mahaifinsa. Doguwa ya ce, kafin mahaifinsa ya rasu...
Da safiyar ranar Juma’a ne gwamnan Kano Daka Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da sama da Naira Biliyan 245 a matsayin daftarin kasafin 2023 ga majalisar...
Majalisar dokokin Kano ta yi cikar Kwari yayin da ake jiran gwamna Ganduje ya iso domin gabatar da ƙunshin Kasafin baɗi. A ranar Laraba da ta...
Jarumar Kannywood Amal Umar ta nemi Kotu ta hana mataimakin sufeton ƴan sanda mai kula da shiyya ta ɗaya da Kwamishinan ƴan sandan Kano da wani...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya nemi ƴan Najeriya da su koma gona a ci gaba da noma. Buhari ya bayyana hakan ne a zantawarsa da gidan...
Ƙungiyar Ƴan Jarida ta ƙasa reshen jihar Kano ta nuna damuwarta kan zargin Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa da cin zarafin wani...