Kwamitin tabbatar da daidaito na rabon guraben aiki ga al’ummar jihar Kano ya ce nan gaba kadan dokar da za ta tilastawa kamfanoni masu zaman kansu...
Manoma da dama ne suka tafka asara sakamakon yadda irin wadannan tsutsotsi ke yin barna tamkar wutar daji zuwa yanzu. Alhaji Lawan Sulaiman Gurjiya, manomin Tumatur...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci matsayar gwamnonin jam’iyyar PDP wadanda suka nesanta jam’iyyar daga kawancen da Atikun ke yi. A ranar Litinin...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce, kokarin da ta yi wajen nema wa maniyyata sassaucin kudin aikin ne ya hana kowacce kujera...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata dauki matakin doka wajen rufe duk wani kamfani ko makarata da asibitocin da suka ki biyan haraji. Shugaban sashin tabbatar...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa tare da bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike bisa harin da wasu bata gari suka sake kai...
Hukumar shirya gasar Firimiya ta kasa, NPFL,ta ci tarar kungiyar kwallon kafa ta Nassarawa United Naira Miliyan shida, bayan da suka gaza samar da cikakken tsaro...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Spain ta saka ranar da za a fafata wasan hamayya na El Classioc tsakanin Barcelona da Real Madrid zagaye na biyu....
Babbar kotun tarayya mai lamba uku karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta sanya ranar 26 ga watan gobe na Mayu domin ci gaba da shari’ar...
Jami’ar Bayero da ke Kano ta sha alwashin fito da tsare-tsaren da suka yi dai-dai da zamani wajen amfani da fasahar zamani ta AI, wajen koyarwa...