

Rahotanni sun bayyana cewa rundunar ’yan sandan Najeriya ta tsare Alwan Hassan kwanaki kaɗan bayan da ya zargi mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, da...
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taron ta na ƙasa a Ibadan duk da sabon hukuncin kotuna da rikice-rikicen cikin...
Hadaddiyar Kungiyar Ma’aikatan Lafiya JOHESU da Kungiyar Kwararru a Fannin Kiwon Lafiya a Najeriya sun fara yajin aiki a yau Asabar. Kungiyoyin sun ce gazawar...
Kwamatin Amintattu na jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ya yi watsi da rahoton kwamatin sasantawa da aka kafa domin haɗa kan ‘ya’yan jam’iyyar a ƙasa...
Shugaban jamʼiyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas ya nemi afuwar alʼummar unguwar Fagge bayan wasu kalamai da ya yi, inda suka kai ƙarar sa kotu....
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai gabatar da kasafin kudin jihar na shekarar 2026 da ya kai naira tiriliyan ɗaya mafi yawa a tarihin jihar. ...
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya kaddamar da tsarin rajistar jarirai ta hanyar amfani da fasahar zamani da kuma tsarin rajistar yara daga wata daya zuwa...
Shugaban Kwamitin Amintattu na Jam’iyyar PDP Sanata Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa taron gangamin kasa na jam’iyyar da ake ta jira zai gudana kamar yadda...
Majalisar Wakilan Najeriya, ta gargadi Hukumar Shirya Jarrabawa ta WAEC kan shirin da ta ke yi na fara yin amfani da kwamfuta daga shekara da ke...
Majalisar Wakilai za ta kafa kwamitin wucin gadi domin binciko kadarori mallakar gwamnatin tarayya da suka hada da filaye da gine-gine da aka yi watsi da...