Rahotanni daga karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara sun tabbatar da cewa a yanzu an gano maboyar yan bindiga a yankin. Shugaban karamar hukumar ta Tsafe...
Ministan Lantarki na ƙasa Injiniya Abubakar D. Aliyu ya kai ziyara ƙasar Jamus domin gani da ido a katafaren kamfanin makamashi na duniya wato Siemens. Yayin...
Likitoci a Kano sun yanke hannun wani matashi da aka yanka sanadiyyar zuwa yin nasiha da neman sulhu. Rahotanni sun ce matashin Salisu Hussain ya gamu...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan. Shafin Haramain Sharifai mai kula da masallatai biyu masu alfarma ne ya wallafa hakan a yau...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, cinkoson dalibai a makarantu ya sanya aka ta fito da tsarin yin azuzuwa masu hawa biyu zuwa uku. Shugaban hukumar kula...