Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta yankewa ƴan kasuwar Tumatir da ke Sabon Gari tatar Naira dubu 50 sakamakon karya dokar tsaftar muhalli. Mai...
Ƙungiyar CISLAC mai sa ido kan ayyukan majalisun dokokin Najeriya ta ce za ta saka idanu domin ganin an tafiyar da sabuwar dokar zabe da shugaban...
Mai neman takarar shugabancin Najeriya a babban zaɓen 2023, ƙarƙashin Jam’iyar PRP Dakta Abdulfatah Durojaiye, ya ce Najeriya za ta dawo hayyacinta da zarar al’umma sun...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya zaɓi Sanata Muhammad Hassan Nasiha a matsayin sabon mataimakinsa, tare da miƙa shi gaban majalisar dokoki. Hakan ya biyo bayan...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ya tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau. Gidan talabijin na channel rawaito cewa an tsige mataimakin gwamnan a zaman majalisar na...
Hukumar Fansho ta jihar Kano ta ce, tana sane da yadda ake zaftarewa kowanne dan fansho kudinsa a ƙarshen kowanne wata. Shugaban hukumar Alhaji Sani Dawaki...
Kotun majistire mai lamba 25 da fara sauraren wata shari’a da aka gurfanar da wasu matasa bisa zargin hada kai wajen satar dabbobi. Kotun ƙarƙashin mai...
Tsohon Sanatan Kano ta tsakiya Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ƙaddamar da wata sabuwar ƙungiyar siyasa gabanin zaɓen 2023. Kwankwaso wanda yanzu haka yeke jagorantar wani...
Jam’iyyar PDP a Kano ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa madugun jam’iyyar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai kafa sabuwar jam’iyya mai taken TNM. Sakataren yaɗa...
Jam’iyyar APC tsagin Gwamna Ganduje ta fara zawarcin tsohon Gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso domin ya dawo su haɗe wajen guda. Jam’iyyar ta ce, dawowar...