Gwamnatin tarayya ta yi zargin cewa ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ba ta sanar da ita matakinta na tafiya yajin aiki ba. Ministan Ilimi Adamu...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama dakataccen kwamandan sashin binciken miyagun Laifuka da ke ƙarƙashin ofishin sufeto janar na ƴan sanda DCP Abba Kyari. Jaridar PUNCH...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 5 ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin kisan kai da ake yiwa malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da Hashim...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta samu nasarar kama mutane 5 cikin waɗanda ake zargi da kashe matar auren nan Rukayya Mustapha a Kano....
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta tabbatar an binciko tare da hukunta waɗanda ake zargi da kashe wata matar aure mai suna Rukayya Mustapha har...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA, ta ce tana neman dakataccen kwamandan sashin yaƙi da miyagun ayyuka da ke aiki a...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta amince da dawo da dokokin gudanarwar kasuwannin Muhammadu Abubakar Rimi da Singa. Dawo da dokokin zai bada dama domin yi...
Kotun majistret mai lamba 58 ƙarƙashin mai Sharia Aminu Gabari ta sassauta sharuɗan da ta gindaya a kan bayar da belin Injiniya Mu’azu Magaji Ɗansarauniya. Yayin...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ƙaddamar da kafata ina liman masallata kuma na jihar a matsayin dakarun Hisba na sa-kai. Babban kwamandan hukumar Sheikh Harun...
Babbar Kotun tarayya da ke nan Kano ta umarci rundunar ƴan sanda da su bai wa wani mutum Ɗanjummai Ado Wudil motarsa. Da ta ke yanke...