Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 4 ƙarƙashin mai Shari’a Usman Na’abba ta soma sauraron ƙarar da Gwamnatin Kano ta shigar da Tsohon Gwamna Ganduje da...
Babbar kotun jaha mai lamba 4 karkashin jagorancin mai sharia Usman Na abba ta dakatar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje daga...
Yanzu haka babbar kotun jihar Kano mai lamba 4 ta zauna domin fara sauraron wata sharia wadda gwamnatin kano ta shigar. Gwamnatin jihar kano dai ta...
Ƙungiyar tuntubar juna ta Arewa Consultative Forum ta ce abin da tsohon shugaban kasar Najeriya General Muhammad Buhari yayiwa jihar Kano abin a yaba ne wajen...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce, har yanzu bata samu wani korafin kisan kai a unguwar Dala ba. Mai Magana da yawu rundunar SP Abdullahi...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ayyana ranar 7 ga watan Afrilu a matsayin ranar ‘yan sanda ta ƙasa. Shugaba Tinubu, wanda mataimakin shugaban kasa, Kashim...
Wani mamakon ruwan sama da aka tafka a yankin Igbonna da ke karamar hukumar Oyun ta jihar Kwara ya yi awon gaba da fiye da gidaje...
Jam’iyyar APC mai mulki ta mazaɓar Ganduje da ke ƙaramar hukumar Dawakin Tofa, a jihar Kano, ta dakatar da shugabanta na ƙasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Bayer Leverkusen ta zama zakarar gasar Bundesliga ta shekarar 2023/2024 bayan sa suka samu nasara kan Weder Bremen da ci 5-0. Hakan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ingata matatar ruwa dake ƙaramar hukumar Wudil da samar da rijiyoyin Burtsatse domin samarwa da al’ummar yankin masarautar Gaya saukin...