Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ingata matatar ruwa dake ƙaramar hukumar Wudil da samar da rijiyoyin Burtsatse domin samarwa da al’ummar yankin masarautar Gaya saukin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce a cikin wannan watan zata fara aikin gyara dukkan nin makarantun firamare da sakandare dake faɗin jihar domin bayar da ingantaccen...
Gwamnatin jihar Kano ta ce yanzu ta kammala shirin bayar da tallafin kayan noma ga al’umma jihar kano musamman a wannan lokaci da damina take daf...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatin sa bazata lamunci barin duk wasu wanda zasu kawo barazanar tsaro a fadin jihar ba, inda...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta nada Manu Garba a matsayin sabon mai horar da kungiyar kwallon kafa ta kasa Matasa ‘yan kasa da shekaru...
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Laoas, ta yanke wa Idris Olanrewaju Okuneye wanda aka fi sani da Bobrisky hukuncin dauri a gidan gyaran hali...
Babbar kotu da ke Ikeja a jihar Lagos da ke ta bayar da belin tsohon gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele Alkalin kotun Mai shari’a Rahman...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci al’umma da su yi amfani da wannan lokaci na bikin Sallah wajen yi wa jiha da ma ƙasar nan addu’ar...
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Yusuf ya mika sakon taya murna ga al’ummar Musulmi bisa samun nasarar kammala azumin watan Ramadan, tare da taya su murnar...
Yanzu haka ana gudanar da jana’izar Marigayiya fitacciyar ƴar masana’antar Kannywood Saratu Gidado, da aka fi sani smda Daso, wadda rasuwa wayewar garin yau Talata. Yanzu...