Hukumar bunkasa harkar noma ta jihar Kano (KSADP), ta ce ‘za ta kashe kimanin Naira miliyan 600 domin gudanar da ayyukan inganta kasuwar hatsi ta kasa...
Kotun sauraren ƙararrakin zaɓe da ke zamanta a Kaduna, ta bayyana zaben gwamnan jihar na 2023 a matsayin wanda bai kammala ba. Kotun ta yi hukunci...
Kotun sauraron kararrakin zabi a Kaduna ta yi watsi da karar farko da Gwamna Uba Sani ya shigar a kan PDP da dan takararta, Isah Mohammed...
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta ayyana ranar Litinin 2 ga watan Oktoba 2023 a matsayin ranar hutu a fadin Kasar, don bikin ranar samun ‘yancin kan Nijeriyar....
Ƙudurin dokar ƙwarya-ƙwaryan kasafin bana na fiye da Naira biliyan 58 da gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gabatar wa majalisar dokokin jihar, ya tsallake karatu...
Kotun sauraron kararrakin zabe a Jihar Kanduna ta zauna domin yanke hukuncin karshen kan kalubalanta nasarar da gwamna Uba Sani yayi na lashe zaben gwamnan jihar...
Gwamanan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya miƙa ta’aziyyar sa ga Kwamishinan Albarkatun Ruwa na jihar, Ali Haruna Makoɗa bisa rasuwar ƴar sa Usaiba Ali...
Mataimakin gwamnan jihar Kano Comr. Aminu Abdussalam Gwarzo ya taya al’ummar musulmi murnar zagayowar haihuwar ma’aiki SAW Mataimakin gwamnan ya kuma shawarci al’ummar musulmai da suyi...
Majalisar dattawa ta tabbatar da Olayemi Cardoso a matsayin gwamnan babban bankin Nijeriya CBN. Shugaban Majalisar ne ya bayyana hakan yayin zaman da majalisar tayi don...
Kungiyar kwadagon ta Nijeriya da kungiyar ‘yan Kasuwa a sun bayyana ranar 3 ga watan Oktoba mai kamawa dai-dai da ranar Talata a matsayin ranar da...