Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, ta bai wa Baturen ‘yan sandan unguwar Sheka da ke karamar hukumar Kumbotso umarnin yin bincike kan zargin mutuwar...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu JAMB, ta ce, za ta samar da guraben karatu ga daliban da rikicin kasar Sudan ya rabo da karatunsu. Shugaba...
Rahotanni daga jihar Kebbi, sun bayyana cewa an hallaka wani kasurgumin ɗan bindiga mai suna Yellow, wanda ake zargin shi da yaransa sun addabi yankuna da...
Al’ummar unguwar sheka da ke karamar hukumar Kumbotso na ci gaba zama cikin alhinin rashin matasan yankin da ake zargin sun kai goma sha biyu, sakamakon...
Akalla ƴan mata goma sha biyar ne suka rasu bayan kifewar kwale-kwale a ƙauyen Dandeji da ke karamar hukumar Shagari ta jihar Sokoto. Rahotanni sun ce...
Hukumar jin dadin Alhazai ta Nijeriya NAHCON, ta tabbatar da cewa, yaƙin da ake yi a Sudan zai shafi jigilar mahajjatan Nijeriya na bana, don haka...
Matsalar kisan kai irin wanda mahaifi ko mahaifiya kan kashe da ko da ya kashe mahaifa, ko dan uwa ya halaka dan uwa wani al’amari ne...
Karin ‘yan Nijeriya 129 sun dawo gida daga kasar Sudan bayan da suka tsere wa yakin da ake gwabzawa a Khartoum babban birnin kasar Sudan. Gwamnatin...
Gwamnan jihar Neja Abubakar Sani Bello ya rantsar da dan takarar jam’iyyar NNPP Abdul-Alim Abubakar a matsayin sabon shugaban karamar hukumar Gurara. Rantsar da Abubakar ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa, ta kama wani magidanci mai suna Aminu Abubakar, dan shekaru 56, bisa zarginsa da dukan tsohuwar matarsa mai shekaru 38 da...