

Gwamnatin jihar Kano, ta karyata jita-jitar cewa ta fara karɓar takardun masu neman tallafin karatu zuwa ƙasashen waje da cikin gida karkashin shirin “1001 scholarship program”....
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa al’ummar Unguwannin Tal’udu da Sani Mainagge da Kabuga waɗanda aikin Gadar Sama ya shafi gidajensu wa’adin fara kwashe kayansu domin...
Rundinar yan sandan Kano ta bada Umarnin farauto mata yan Daba a duk inda suke a fadin Jihar nan. Kwamishinan Yan sandan Kano Cp Ibrahim...
Kungiyar lauyoyin ta kasa reshen jihar Kano, ta nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar laifukan take hakkin dan Adam tare da yin kira da a...
Gwamnatin Jihar Kano zata dauki matakan doka kan masu gini ko zuba Shara a magudanar ruwa dake jawo ambaliyar a birni da wajen Jihar. Kwamishinan ma’aikatar...
Majalisar wakilan Najeiya, ta ce, ba ta goyon bayan yadda ake rarraba wutar lanatarki a tsakanin ga mutane da kuma kamfanoni. Dan majalisar wakilai mai...
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi al’umma dasu kasance masu tsafta musamman a wannan lokacin bikin sallar layya. Kwamishinan Lafiya na Kano Dakta Abubakar Labaran Yusuf...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ta ce zata gudanar da bincike na musamman dan gano musabbabin faruwar hadarin motar da ya yi sanadiyar mutuwar...
Kungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Amnesty International, ta bukaci a gaggauta gudanar da bincike kan hari ta sama da dakarun soji suka kai a ƙauyukan...
Wani rahoto na mako-mako kan yanayin kyawun iskar da mutane ke shaka da gwamnatin Kano ke fitarwa, ya nuna cewa an samu gurɓatar iska a wasu...