

Gwamnatin Jihar Kano, ta yaba da shirin gwamnatin kasar Jamus na tallafa wa manoman shinkafa kimanin mutane dubu goma sha biyu. Kwamishinan harkokin Noma na...
Gwamnatin jihar Kano, ta kafa kwamitin da zai samar da zauren tsoffin ƴan jarida wanda zai fito da hanyoyin tsaftace al’amuran yada labarai. Kwamishinan yaɗa labarai...
Hukumar lura da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta. Kwamishinan...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC na Kano Abdu Zango, ya tabbatar da cewa hukumar ta kammala dukkan shirye-shiryen gudanar da zaben cike...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta hada kai da kungiyar yan Jaridu ta kasa NUJ wajen zakulo ma’aikatan Jarida da suka bar aiki a duk...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da shirin tudun mun tsira ga dukkanin waɗan da suka tuba daga harkar daba a faɗin jihar kano domin tabbatar da...
Gwamnatin jihar Kano, ta bukaci jami’an yada labaranta na ma’aikatu da aka rantsar da su a kungiyar kwarrarrun masu hulda da jama’a ta Najeriya NIPR da...