

Masanin kimiyyar siyasar nan na jami’ar Bayero dake nan kano farfesa kamilu sani Fagge Yace yan siyasa na amfani da inconclusive ne domin cimma wata bukata...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya nada Alhaji Aliko Dangote a matsayin Uban jami’ar kimiyya da fasaha dake Wudil Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana...
Ƙungiyar ƴan jari bola ta kasa tace rashin masana’antun da suke sayan kayansu a arewacin Najeriya ne yasa suke kai wa kudu. Ƙungiyar ta kuma ce,...
Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya rantsar da Injiniya Idris wada Saleh a matsayin sabon Kwamishina a ranar Laraba . Babbar lauyar gwamnati Amina Ƴar...
Hukumar fansho ta jihar Kano ta ce a yanzu ba ta iya biyan kuɗaden ƴan fansho yadda ya kamata sakamakon halin matsi da aka shiga. ...
Kotu ta umarci wasu ƴan sanda biyu a Kano da su biya diyyar miliyan 50 ga iyalan wani matashi da suka yi sanadiyyar ajalinsa. Babbar kotun...
Ƙungiyar dillalan Man Fetur ta ƙasa IPMAN reshen jihar Kano ta gargaɗi mutanen da suke sayan man Fetur su ajiye a gida. Shugaban ƙungiyar Alhaji Bashir...
Gwamnatin jihar Kano ta ce son rai da son zuciya ne ya haifar da shigowar baƙi kasar nan don gudanar da kasuwanci da sauran ayyukan yi....
A ƴan kwanakin nan dai an ga yanda ake fuskantar matsala ta karan cin man fetur a faɗin kasar nan, wanda ba’a san dalilin faruwar hakan...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, har yanzu tana ci gaba da binciken inda aka ɓoye tsohon shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta...