

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta samu nasarar kama wani malamin makaranta da ake zargi da sace wata yarinyar nan mai suna Hanifa ƴar shekara biyar....
Gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin Hukumar kula da zurga-zurgar ababen hawa KAROTA ta cimma matsaya da matuƙa baburan adaidaita sahu waɗanda suka tafi yajin aiki a makon...
Ƙungiyar matuƙa babura masu ƙafa uku sun janye yajin aikin da suka shafe kwanaki uku suna yi. Janye yajin aikin dai ya biyo bayan doguwar tattaunawa...
Ƙungiyar ƴan adaidaita sahu a jihar Kano ta buƙaci mambobinta da su koma bakin aikin su daga yanzu. Shugaban ƙungiyar a jihar Kano Alhaji Sani Sa’idu...
Shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi ya ce matuƙa baburan adaidaita sahu a Kano za su gane shayi ruwa ne. Baffan ya bayyana hakan ne yayin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce yana sa ran barin ofishinsa a daidai lokacin da shekarun sa ke buƙatar hutu, daga yin aiki tsawon awanni a...
Hukumar KAROTA ta jihar ta ce, babu wani matuƙin baburin dadidaita sahu da zai ci gaba da yin sufuri akan titi ba tare da ya sabunta...
Ɗalibai ƴan asalin jihar Kano biyar sun shiga jerin sunayen waɗanda suka yi fice wajen ilimin kimiyya da fasaha a duniya. Sunayen ɗaliban da a ka...
Tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙiru da Bebeji Abdulmuminu Jibrin Kofa ya tabbatar da cewa Bola Ahmed Tinibu zai tsaya takarar shugabancin Najeriya...