Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya tattauna da wakilan masu zuba jari daga kasar China wajen fito da hanyoyin zuba jari tsakanin jihar nan da...
Hukumar gudanarwa ta Jami’ar Bayero, sashen tsangayar kimiyya da fasaha, ta gayyaci daliban tsangayar su shida bisa zargin su da aikata magudin jarrabawa. Malamin da ke...
Kwamishiniyar cigaban alumma ta jihar Kaduna, Hajiya Hafsat Baba tayi kira ga jihohin Arewacin kasar nan sha tara 19 da su samar da manufofi da tsare-tsare...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sababbin kwamishinonin da ya aike da su majalisar don neman sahalewar su. A jiya Talata ne dai...
Wani magidanci da ke karyata ganin sunan Allah da ke fitowa a jikin wasu abubuwa da dama, ya saduda bayan da sunan Allah subhanahu wata’ala ya...
Tsohon kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Alhaji Tajudeen Gambo yace rashin kwararrun malamai da rashin kayayyakin koyo da koyarwa da kuma yadda iyake suka ta’allaka cewa...
A Litinin ne gwamnatin Kano ta sanar da cewar an soke dukkanni ayyukan Makrantun Mari a jihar Kano, ta hannun shugaban kwamitin sake yin nazari kan...
Wasu gungun mata su ashiri a yau suka hadu suka hallarci majalisar jihar Kano domin samun goyon bayan majalisar dangane batun sace tare da gano yara...
Bayan kammala ganawar sirrin daukacin ‘yan majalisar dokoki ta jihar sun amince da kunshin sunayen da Gwamnan Kano ya aike mata a jiya Litinin. shugaban majalisar...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta kammala tantance kunshin sunayen da gwamnan Kano ya aike musu a jiya Litinin don neman sahalewar su. Bayan kammala tantancewar...