Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta musanta labarin cewa za ta janye yajin aikin da take yi nan ba da jimawa ba. Shugaban ƙungiyar mai...
Malamin nan Abduljabbar Kabara ya bayyanawa kotu cewa zai ci gaba da kare kansa a gabanta. Wannan dai na zuwa ne bayan da kotun ta ce...
Malam Abduljabbar Kabara ya ce ya kori lauyoyinsa saboda sun saɓa yarjejeniyar da suka yi. Malamin ya bayyanawa kotun haka a ranar Alhamis yayin da ake...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya umurci ɗaukacin mambobin majalisar zartaswar tarayya da su ke neman takara a zaɓen 2023 su ajiye muƙaman su. Mai magana da...
Ƙungiyar masu jiragen sama ta Najeriya (AON) ta sanar da dakatar da ayyukanta, daga ranar Litinin 9 ga watan Mayun 2022. Shugaban ƙungiyar Alhaji Abdulmunaf Yunusa...
Gwamnatin jihar Kano ta yiwa wasu ɗaurarru 90 afuwa, tare da ragewa wasu da dama shekarun da za su yi a gidan gyaran hali da tarbiyya....
Gwamnatin Kano ta haramta liƙa hotuna da ɗaga tutucin siyasa a lokacin bukukuwan ƙaramar Sallah. Hakan na cikin saƙon sallah da Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar lura da manyan Kotunan Kano ta musanta rahoton cewa ta yi jan ƙafa wajen aiwatar da belin Muhyi Magaji da Kotu ta bayar. Kakakin Kotunan...
Majalisar dokokin Kano ta ce ɗan majalisar jihar mai wakiltar Birni Salisu Maje Ahmad Gwangwazo ya sanar da ita ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Hakan...