

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeiya NEMA, ta ce mamakon ruwan sama da kuma yin gine-gine a kan magunan ruwa ne ya janyo ambaliyar da...
Gwamna Alia na Jihar Benue ya rusa Majalisar Zartaswar Jihar tare da umurtar kwamishinoni da su mika ragamar mulki ga sakatarorin dindindin na ma’aikatunsu. Cikin...
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya kai ziyarar jaje karamar hukumar Lamurde biyo bayan wani rikici da ya barke a tsakanin al’ummar garin. Rikicin...
Iran ta tabbatar da cewa za ta gudanar da tattaunawa tsakaninta da Birtaniya da Faransa da Jamus a Istanbul kan shirinta na nukiliya. Kafar yaɗa...
Hukumar da ke lura da hasashen yanayi ta Najeriya NiMet, ta ce akwai yuwuwar samun ruwan sama tare da tsawa na tsawon kwanaki uku a jihar...
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman inganta rayuwar yan sandan Najeriya a birnin tarayya Abuja. Dan gwagwarmayar nan kuma tsohon ɗan takarar shugaban...
Daruruwan yan sanda ne ke fuskantar barazanar kora ko rage musu matsayi ke gaban kwamitin ladabtarwa na hukumar, bayan kafa kwamitin bincike a kansu. Wannan...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS, ta ce, an samu raguwar hauhawan farashin kayan masarufi a fadin kasa da kaso 22.22 cikin 100 idan aka kwatanta da...
Dakarun Sojojin Najeriya bisa jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun gudanar da faretin girmamawa ga tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. An gudanar da faretin ne...
A nasa ran tsofaffin shugabannin Najeriya tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za su halarci jana’izar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yau Litinin a garin...