Ɗan takarar mataimakin Gwamna a jam’iyyar APC Alhaji Murtala Sule Garo ya musanta rahoton cewa ya fice daga jam’iyyar APC. Murtala Garo ya shaida wa Freedom...
Babbar Kotun tarayya da ke Kano ƙarƙashin mai shari’a AM Liman ta kori ƙarar da Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya shigar gabanta na ƙalubalantar shugabancin Abdullahi...
Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar PRP na Kano Alhaji Aminu Gurgu Mai Filo ya fice zuwa jam’iyyar NNPP. Hakan na cikin wani saƙon murya da ya aike...
A daren jiya ne dai Gwamna Kano Abdullahi Umar Ganduje da Sanatan Kano ta Arewa Barau Jibrin suka kaiwa dan takarar mataimakin gwamna Murtala Sule Garo,...
An shiga ganawar sirri tsakanin tsohon Gwamna Kwankwaso da Sanata Malam Ibrahim Shekarau yanzu haka a gidansa da ke Munduɓawa. Kwankwaso ya ziyarci Shekarau tare da...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zaman ta a Kano ta dakatar da shugabancin jam’iyar PDP ƙarƙashin Shehu Sagagi. Kotun ta dakatar da su tare da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano SEMA ta ce zuwa yanzu adadin waɗanda suka mutu sakamakon fashewar tukunyar Gas sun kai mutane 9 yayin da...
Tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar APC zuwa NNPP mai kayan marmari. Shekarau ya fice daga jam’iyyar ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Kano...
Rahotanni na nuna cewa an samu fashewar wani abun mai ƙara a Sabon Gari a Kano. Da safiyar yau ne dai aka jiyo ƙarar wani abu...
Hukumar yaƙi da rashawa ta ƙasa EFCC ta cafke babban Akanta Janar na ƙasa Ahmed Idris bisa zargin almundahanar kuɗi Naira Biliyan Tamanin. Hakan na cikin...