

Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta ce za ta fara yin amfani da sababbin dabarun zamani wajen fannin bayar da...
Majalisar Dattawa hadi da gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, sun bukaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya ɗauki matakin gaggawa kan hare-haren ta’addanci...
Hukumar kula da yan Najeriya mazauna kasashen ketare NiDCON, ta karbi wasu mutane 13 da aka yi safararsu zuwa kasashen Ghana da Mali. Shugabar hukumar...
Hadakar kungiyoyin jam’iyyun Siyasa na Najeriya IPAC ta ce, za ta hadakai da jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a fannin siyasa wajen ganin...
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya bukaci maniyatta aikin Hajjin bana da su kasance masu kiyaye dokokin kasar Saudiyya tare da yi wa Najeriya addu’ar ...
Hukumar Hisbah ta jihar kano, ta sha alwashin sanya kafar wando daya da duk masu gudanar da sana’ar DJ musamman masu yin amfani da kalaman da...
Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar Kano, ta amince da ci gaba da haska fina-finan da ta dakatar a masana’antar Kannywood domin kada masu samar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ba za ta lamunci Jan kafa ba wajen ajiye mutanen da ake tuhuma da laifi a gidan gyaran hali na shekaru...
Gwamnatin Kano ta ce ta nemi hadin kan kungiyoyin aikin gayya wajan ya she maguda nan ruwa tare da kwashe dagwalo a fadin jihar. Kwamishinan Muhalli...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe sama da Naira miliyan dubu 3 wajen samar da hasken wutar lantarki a karamar hukumar Dutse, kasa da shekara guda kacal....