

Mazauna garin Jogana da ke yankin karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, sun bukaci gwamnati da ta kai musu dauki kan ginin babban asibitin garin da...
Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta Najeriya ASUU, ta bayyana ƙin amincewarta da sabon shirin da Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar na bayar da lamunin kuɗi ga ma’aikatan jami’o’i,...
Gwamnatin jihar Kano, ta kafa kwamitin da zai samar da zauren tsoffin ƴan jarida wanda zai fito da hanyoyin tsaftace al’amuran yada labarai. Kwamishinan yaɗa labarai...
Babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci da a gaggauta tsagaita wuta a Gaza, bayan da Isra’aila ta ce ta fara kai farmaki domin...
Gwamnatin jihar Neja ta ce, za ta daina tura shanu zuwa wasu jihohin Kudu nan gaba kadan a wani mataki na bunkasa harkokin fannin Noma da...
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta Najeriya PSC ta ki amincewa da karin girma ga mataimakan Sufiritan rundunar ‘Yan sanda ASPs guda 179. Ta cikin...
Hukumar lura da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamati na musamman da zai gano dalilan da suka sanya wasu daga cikin yaran Kano ba sa zuwa makaranta. Kwamishinan...
Shugaban gwamnatin Sojin Sudan Janar Abdel Fattah al-Burhan ya sanar da sanya ilahirin ƙungiyoyin sa-kai da ke tallafawa yaƙin ƙasar cikin rundunar Soji a wani yunƙuri...
Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama dan shugaban ƙungiyar Boko Haram na farko a ƙasar Chadi mai suna Muslim Mohammed Yusuf. An kama Musulim ne tare...